Likitocin mata sun gargaɗi mata game da amfani da sabulu don tsaftace farjinsu, inda suka ce yin amfani da sabulu wajen wanke shi na iya ɗaukaka...
Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola, ya yi kira ga jami’an hukumar gidajen gyara hali ta Najeriya da su guji duk wasu ayyuka na cin hanci...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya a jiya ta gargaɗi ‘yan siyasa da su ƙaurace wa matsin lambar da ba dole ba a kan hukumar zaɓe ta ƙasa...
Gabanin zaɓen shekarar 2023, Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya bayyana damuwarsa kan yadda wasu ‘yan siyasa ke amfani da addini da ƙabilanci wajen yaƙin...
Dusar ƙanƙara mai ƙarfin gaske da ta taso a wasu sassa na kasar Japan, ta yi sanadiyar mutuwar mutane 17 a cikin kwanaki 10 da suka...
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Imo, Muhammed Barde, a ranar Alhamis, ya ce rundunar ta kori ‘yan sanda bakwai bisa laifin cin zarafin ‘yan sanda. CP, wanda...
A ranar Talata ne wani mutum da ɗansa suka fusata inda suka sauke fishin su akan wani babban likita da ma’aikaciyar jinya a cibiyar kiwon lafiya...