Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya (NLC) ta fara shirin yajin aikin gargaɗi na kwanaki biyu daga ranar Talata 5 ga watan Satumba, domin nuna adawa da gwamnatin...
Barista Abubakar Madaki, shi ne babban Darakta na Hukumar Kula da zubar da Shara a Jihar Nasarawa (NASWAMA) ya gargaɗi jama’a da su guji zubar da...
Tana cewa matakin ka iya haifar da rikicin da zai daɗe ba a ga ƙarshensa ba. Cikin wata sanarwa da ma’aikatar harkokin wajen Rasha ta fitar...
Hukumar Sadarwa ta Najeriya, (NCC), ta gargaɗi masu sayar da wayar salula da ka da su saya ko sayar da na’urorin da ba su da inganci....
Shugaban Kamfanin Sokodeke Cargo Travels and Tour Ltd., Ibrahim Mohammad, ya gargaɗi maniyyatan Najeriya da su guji saye da sanya haramtattun kayayyaki a cikin jakukkunan da...
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya buƙaci bankunan kasuwanci da sauran cibiyoyin hada-hadar kuɗi a ƙasar su ƙara sanya ido wajen harkokin kasuwanci da mutane daga ƙasashen...
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana wani yunƙuri da kafafen sada zumunta na yanar gizo ke yi a ƙasar, mai ɗauke da wani labari daga wata tattaunawa...
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta gargaɗi lauyoyin hukumar tsaro ta ta farin kaya da kuma shugaban haramtacciyar ƙungiyar masu fafutukar kafa ƙasar Biafra,...
An yi kira ga Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki ta YEDC, da su inganta aiyukan su a jihar Yobe.Shugaban ƙungiyar ‘yan jarida na Najeriya (NUJ), reshen jihar...
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta sanar da jama’a cewa ta kama wasu mutum biyu Sharu Abubakar Tabula da Isma’il Iliyasu Mangu bisa laifin tayar...