NLC ta ƙira taron gaggawa bayan gwamnati ta jingine batun ƙarin albashi Daga Muhammad Kukuri Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya (NLC) ta ƙira taron gaggawa bayan Majalisar...
CISLAC ta yi ƙira ga ɗaukar matakin gaggawa wurin an samu zaman lafiya a masarautar Kano Cibiyar inganta aikin majalisar da rajin yaƙi da cin hanci...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari a ranar Alhamis ɗin da ta gabata, ya yiwa Sheikh Dahiru Usman Bauchi fatan samun sauki daga rashin lafiya. Shugaban, a sakon...
Shugabannin Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya ASUU sun shiga ganawar sirri ta gaggawa. Jaridar Daily Trust Najeriya ta ruwaito cewa ƙungiyar ta shiga ganawar sirrin ne da...