Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afirka (ECOWAS) ta ce har yanzu a hukumance ƙasashen Mali, Burkina Faso da Nijar ba su sanar da ita matakinsu...
Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta buƙaci Kotun Afirka ta Yamma ta ECOWAS da ta ba da umarnin ɗage takunkuman da maƙwabtanta suka ƙaƙaba wa ƙasar sakamakon...
Ƙungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen yammacin Afrika (ECOWAS) ba ta shelanta yaƙi a kan al’ummar Jamhuriyar Nijar ba, haka ma babu wani shiri na kai hari...
Daga Ibraheem El-Tafseer Duk wani juyin mulki, idan ya samu awa 24, to ya zaunu. Wannan kalami ya fito ne daga bakin fitaccen ɗan jaridar nan...
Daga Ibraheem El-Tafseer Sojojin Nijar na ci gaba da tsare Bazoum a fadar gwamnatin ƙasar tun bayan kifar da gwamnatinsa ranar 26 ga watan Yuni. Tawagar...
Ƙungiyar dattawan Katsina ta yi ƙira ga ECOWAS da AU da su tattauna da shugabannin sojoji a Jamhuriyar Nijar domin mayar da ƙasar cikin mulkin dimokuraɗiyya...
Daga Ibraheem El-Tafseer Wasu bayanai na nuna cewa sojojin na Nijar a yanzu sun ɗan sassauto inda suka nuna alamun yarda su tattauna da ECOWAS. A...
Tana cewa matakin ka iya haifar da rikicin da zai daɗe ba a ga ƙarshensa ba. Cikin wata sanarwa da ma’aikatar harkokin wajen Rasha ta fitar...
Daga Ibraheem El-Tafseer Ƙungiyar tuntuɓar juna ta dattawan arewacin Najeriya, Arewa Consultative Forum (ACF), ta buƙaci gwamnatin ƙasar ta cire takunkuman da ta saka wa Nijar...
Daga Ibraheem El-Tafseer Ƙungiyar ƙasasahen yammacin Afirka ECOWAS ko CEDEAO, ta ce za ta gudanar da taron ƙoli a babban birnin Najeriya, Abuja a ranar Alhamis...