Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON, ta ce dakatarwar da hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Najeriya (NCAA) ta yi a cikin gida na Max Air...
Majalisar masarautar Zazzau ta amince da dakatar da Marafan yamman Zazzau bayan wani zama da ta yi a ranar Litinin. A wata sanarwa da ta samu...
Gwamnatin jihar Kano ta bayar da umarnin dakatar da biyan albashin ma’aikata 10,000 da gwamnatin tsohon Gwamna Abdullahi Ganduje ta ɗauka cikin gaggawa, har sai an...
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da shugaban Hukumar Yaƙi da Rashawa da yi wa Tattalin Ariƙin Ƙasa Zagon Ƙasa (EFCC), AbdulRasheed Bawa. Wata sanarwa...
‘Yan’uwa Musulmi mabiya Shi’a a Najeriya, mabiya Shaikh Ibraheem Zakzaky sun roƙi wata babbar kotun jihar Kaduna da ta ba da umarnin dakatar da Gwamnan Jihar,...
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, a ranar Laraba, ta ba da umarnin dakatar da hukumar kula da harkokin yaɗa labarai ta ƙasa, (NBC), daga...
A ranar 11 ga Maris na 2023, a hedkwatar gidan rediyon BBC da ke birnin Landan, Sashen wasanni na BBC ya gamu da cikas a ranar...