An dakatar da Hakimi da kansila bisa zargin satar Taransifoma a Gwambe Daga Ibraheem El-Tafseer Gwamnan jihar Gwambe, Muhammadu Inuwa Yahaya, CON, ya amince da dakatar...
Abin da ya sa muka dakatar da Alƙalan kotunan Majistiri 3 – Hukumar kula da shari’a ta jihar Kano Daga Idris Umar, Zariya Hukumar kula da...
Hedikwatar Jam’iyyar APC ta Ƙasa ta ce ba ta da masaniyar umarnin kotu da ke dakatar da shugaban jam’iyyar, Abdullahi Ganduje. Mai ba jam’iyyar shawara ta...
Daga Ibraheem El-Tafseer An dakatar da ɗan wasan Juventus Paul Pogba daga buga ƙwallon ƙafa na tsawon shekara huɗu bisa samunsa da laifin amfani da sinadarai...
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da dukkan shirye-shiryen da ake gabatarwa ƙarƙashin Hukumar Kula da Shirin Tallafa wa Marasa Galihu na ƙasa (NSIPA), in...
Tinubu ya dakatar da shugaba kuma ko’odineta ta hukumar kula da harkokin zuba jari ta ƙasa (NSIPA) Halima Shehu na wani ɗan lokaci daga muƙaminta. Shugaban...
Ƙungiyar Tarayyar Turai, ta ce ta soke shirinta na sanya idanu kan zaɓen Jamhuriyar Dimokaraɗiyyar Congo, sakamakon wasu dalilai masu cike da sarkakiya da ta yi...
Kotun ɗa’ar ma’aikata ta dakatar da ƙungiyoyin ƙwadago na NLC da TUC daga shiga yajin aikin da suka shirya yi a ranar talata. Alfijir Labarai ta...
Sarkin Hausawan Ibadan, Alhaji Ali Zungeru ya sanar dakatar da Sarkin Sasa, Alhaji Haruna Maiyasin bisa zargin rashin biyayya. Alfijir Labarai ta rawaito Olubadan, Oba Olalekan...
Gwamnatin Tarayya ta ce za a jinkirta buɗe sabbin jami’o’in da gwamnatin da ta shuɗe ta amince da kafa su. Ministan Ilimi, Tahir Mamman ne ya...