Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Ogun a ranar 11 ga Maris, 2023, sun ceto wani ɗan jarida mai suna Oduneye Olusegun, wanda wasu ‘yan bindiga suka...
Kampanin Apopo na ƙasar Belgium ya horar da wasu haziƙan ɓeraye domin yin aikin ceto ga waɗanda ɓaraguzan girgizar ƙasa suka danne har yau ba a...
Jam’iyyar PDP ta yi kakkausar suka kan harin da aka kai wa shugaban ƙasa Muhammadu Buhari a jihar Kano da wasu ɓata-gari da ake zargin ɗan...
Gwamnatin Edo ta sanar da ceto shida daga cikin fasinjojin jirgin kasa 31 da aka sace ranar asabar, a ƙaramar hukumar Igueben da ke jihar. Kwamishinan...
Rundunar ‘yan sandan jihar Filato ta ceto wata yarinya ‘yar shekara 17 da ƙanwar babarta ta kulle a garin Jos babban birnin jihar. Kamar yadda kamfanin...
Wani yaro ɗan shekara 4 mai suna Muktar Adamu da ke unguwar Nahuta a ƙaramar hukumar Potiskum a jihar yobe, ya kubuta bayan da wasu masu...
An ceto wani dattijo mai shekaru 67, Ibrahim Ado, wanda aka kulle a ɗaki tsawon shekaru 20. Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ne suka ceto...