Hukumar da ke nazarin sauyin yanayi da yadda yake tasiri kan muhallin ɗan Adam ta ƙasa da ƙasa ta bayyana fargaba, game da yadda barazanar tsananin zafi...
Daga Maryam Umar Abdullahi Ƙasashen biyu dama sun daɗe da jure hamayya ta tsawon shekara guda, saboda su ne ke da masana’antun nishaɗi mafiya girma a...
Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya Antonio Guterres ya caccaki Kwamitin Tsaro na Majalisar bisa rashin bai wa Afirka kujerar mamba ta dindindin a cikinsa. ‘Ta...
Sauyin yanayi shi ne babbar barazana ga lafiyar bil’adama a Afirka da ma sauran ƙasashen duniya, a cewar shugaban hukumar kula da lafiyar jama’a ta nahiyar....
Babban darakta na hukumar lafiya ta duniya (WHO) Tedros Ghebreyesus ya bayyana damuwarsa kan matsalar ƙarancin abinci da ake fuskanta a yankin kahon Afirka sakamakon matsalar...
Hukumar Lafiya ta Duniya ta ba da rahoton ɓullar cutar korona (COVID-19) guda 674,678 daga ranar 23 ga Janairu zuwa 25 ga Janairun 2023. Bayanan da...
Bernadette Adams, ta cancanci duk shekara a bata lambar girmawa ta “TANTABARA UWAR ALƘAWARI.” Sun yi aure tun a 1969, tana da shekaru 24, shi kuma...
Gwaje-gwajen sabuwar allurar riga-kafin cutar zazzaɓin cizon sauro a yankin Afirka ta yamma da Jami’ar Oxford ta ƙirkira ya nuna riga-kafin na ba da kariya da...