Mu’assasar Da’awah, walwala da jin daɗi (ANMDWF) na masallacin ƙasa dake Abuja ta raba tallafin kayan abinci ga ‘yan gudun Hijira su 400 a yayin rabon...
Gwamnatin tarayya ta naɗa Farfesa Mahmud Raji a matsayin sabon babban daraktan kula da lafiya na Asibitin ƙasa dake Abuja, (National Hospital Abuja). Mista Raji shi...
Wata Kotu a Upper Area dake Gwagwalada, Abuja, ta raba mata da miji waɗanda suka yi shekaru 15 da aure, wato wani ma’aikacin gwamnati, Okpanachi Yahaya...
A ranar Laraba ne jami’an ‘yan sanda da ke aiki a sashin Apo da ke Abuja, sun daƙile wani harin fashi da makami tare da cafke...
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa (VIO), dake birnin tarayya Abuja, ta ce ta kama Babura sama da 300 da Mashin mai ƙafa uku (Adaidaita) guda...
Gabanin zaɓen gwamna kwamitin tuntuɓa tsakanin hukumomin tsaro kan harkokin zaɓe sun yi taro a hedikwatar hukumar zaɓe mai zaman kanta da ke Abuja a shirye-shiryen...
Aƙalla mutane 9 ne ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a rukunin gidajen alfarma na Grow Homes da ke Kuchibiyi a yankin Kubwa a babban...
An tsinci gawar Eleazar Ishiya, yaro ɗan shekara huɗu da haihuwa da aka bayyana ɓacewarsa kwanakin baya, a Abuja, rahotanni sun ce an gano gawarne wacce...
‘Yan ta’adda sun kaima tawagar jami’an EFCC, waɗanda ke bakin aikin sa ido a zaɓen shugaban ƙasa da na ‘yan majalisun tarayya farmaki a ranar Asabar...
Wata matar aure a ƙaramar hukumar Bwari ta babban birnin tarayya Abuja, ta maka mijinta ƙara a wata kotun yankin da suke zama saboda rashin gamsuwar...