Hukumar Alhazan Nijeriya ta ƙaryata zargin bai wa mahajjata abinci kaɗan Hukumar Alhazan Nijeriya NAHCON, ta ƙaryata wani labari da ake ta yaɗawa a shafukan sada...
Daga Idris Umar, Zariya A kasuwar Bokkos da ke Jos, ranar Alhamis an sai da jar masara buhu ɗaya 50,000Fara 48,000 Acca kwano ɗaya 3,200Manya fara...
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ce nan ba da jimawa ba gwamnatinsa za ta fara rabon tallafin kayan abinci ga talakawa, da jami’an tsaron da...
Daga Ibraheem El-Tafseer Jagoran Harka Islamiyya a Nijeriya, waɗanda aka fi sani da Shi’a, Shaikh Ibraheem Yaqoub Al-Zakzaky ya raba buhunan kayan abinci ga mabuƙata kamar...
Gwamnatin Jihar Legas ta sanar da cewa za ta fara raba wa mutane dafaffen abinci kyauta sau ɗaya a kowace rana. Mai bai wa Gwamna Babajide...
Watanni 10 kenan da yaƙin da ya jefa ƙasar Sudan ga “kusan rugujewa”, akasarin mutanen ƙasar na cikin yunwa, kamar yadda Hukumar Samar da Abinci ta...
Masana tattalin arziƙi a Najeriya na ganin matakan da gwamnatin ƙasar ke ɗauka da ƙyar za su yi tasiri, idan dai ba an kawo ƙarshen matsalar...
Hukumar Karɓar Koke-Koke da Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano (PCACC), ta kai samame tare da rufe rumbunan ajiye kayan abinci biyar da...
Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi gargaɗin cewa abinci zai ƙara ƙaranci a watanni masu zuwa a daidai lokacin da Sudan ke shiga watannin ƙarancin abinci. Hukumar...
Yayin da halin da Falasɗinawan ke ciki a Gaza ke ƙara ta’azzara a kowace rana a ƙarƙashin munanan hare-haren da Isra’ila ke kaiwa, maudu’in #GazaStarving na...