Mun shirya tsaf domin shiga wannan zaɓe amma kuma muna sara ne muna duba bakin gatarinmu. A yayin da ake...
Daga Maryam Umar Abdullahi Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya ta dakatar da wani jami’inta mai suna Mr Fred Ogboji, wanda ke kula da ƙaramar...
Daga Ibraheem El-Tafseer Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana ɗan takarar jam’iyyar All Progressive Congress (APC), Musa Mustapha a matsayin wanda ya...
Daga Maryam Umar Abdullahi An hana zirga-zirgar ababen hawa har zuwa shida na yamma a jihohin da za a yi zaɓen. A yau Asabar Hukumar Zaɓe...
Ahmed Ododo ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar APC a jihar Kogi. A cewar Patrick Obahiagha, sakataren kwamitin zaɓen fidda gwani na jam’iyyar APC na...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya a jiya ta gargaɗi ‘yan siyasa da su ƙaurace wa matsin lambar da ba dole ba a kan hukumar zaɓe ta ƙasa...
El-Rufai Muhammad Bello na jam’iyyar APC, ya lashe zaɓen mazaɓar Kaduna ta arewa da ke jihar Kaduna da ƙuri’u 51,052. Farfesa Mohammed Magaji Garba na Jami’ar...
Hukumar zaɓe ta INEC ta ayyana Malam Ibrahim Shekarau jigo a jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaɓen sanatan Kano ta tsakiya a shekarar 2023...
Wakilin jam’iyyar PDP na ƙasa, Dino Melaye da wasu wakilan jam’iyya sun fice daga babban ɗakin taro na ƙasa da kasa da ke Abuja bisa zargin...
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour, Mista Peter Obi ya doke ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu a Legas, mahaifar...