Wasu ‘yan sanda uku sun rasa rayukansu a wani hatsarin mota da ya rutsa da su a garin Kidanda da ke karamar hukumar Giwa a jihar...
A ƙalla mutane bakwai ne suka ƙone ƙurmus yayin da wasu 14 suka samu munanan raunuka daban-daban a wani hatsarin mota da ya faru a kusa...
Aƙalla mutane 25 ne suka mutu a wani mummunan hatsarin mota da ya afku a Udubo kan hanyar Hadeja-Potiskum a ƙaramar hukumar Gamawa a jihar Bauchi....
An binne gawar Oreoluwa Aina, ‘yar shekara 28 mai yiwa ƙasa hidima da hatsarin jirgin ƙasa da motar Bus ta BRT ta rutsa da ita a...
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Legas ta ce mutum biyu daga cikin waɗanda haɗarin jirgin ƙasa da ya rutsa da motar safa ta...
Rundunar ‘yan sandan jihar Rivers ta tabbatar da cewa mutane 12 ne suka mutu sakamakon fashewar magudanar mai a safiyar Juma’a a yankin Rumuekpe da ke...
An gano gawar tsohon ɗan wasan ƙasar Ghana, Christian Atsu bayan mummunar girgizar ƙasa da ta afku a ƙasar Turkiyya, kamar yadda kafafen yaɗa labarai na...
A ranar Litinin da ta gabata ne wani jirgin rundunar sojojin saman Najeriya NAF ya yi saukar gaggawa a filin jirgin saman Murtala Muhammad da ke...
Aƙalla mata da yara 11 ne aka ruwaito sun mutu a wani hatsarin mota da ya afku a hanyar Kano zuwa Zariya, hatsarin wanda ya auku...
Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), ta yi Allah wadai da hatsarin da jirgin ƙasan Abuja zuwa Kaduna yayi a makon da ya...