Browsing Category
Ƙasashen Waje
Shugaban Turkiyya ya gana da jami’an tsaron Poland da Romania a Ankara
Shugaban Ƙasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya karɓi baƙuncin shugaban tsaron ƙasa na Poland Jacek Siewiera da mai bayar da shawara kan sha'anin tsaro na Romania Ion Oprisor a Ankara.
!-->!-->!-->…
Jamhuriyar Benin ta hana Nijar fitar da fetur saboda rikicin kan iyaka
Jamhuriyyar Benin ta hana fitar da man fetur daga Nijar ta tashar jiragen ruwa, in ji shugaban ƙasar Patrice Talon a ranar jiya Laraba, inda ya buƙaci Nijar ta sake buɗe kan iyakarta don!-->…
Rasha na shirin kafa tashar nukiliya a Saliyo
Ministan Harkokin Wajen Rasha Sergey Lavrov ya ce Moscow da Saliyo na tunanin ƙulla wata yarjejeniya ta makamashin nukiliya, daga ciki har da kafa tashar nukiliya ta wutar lantarki a ƙasar!-->…
Ma’aikatan EU sun yi zanga-zanga kan adawa da yaƙin Isra’ila a Gaza
Sama da ma'aikatan cibiyoyin Tarayyar Turai 100 ne suka hallara a Brussels a wata zanga-zangar adawa da yaƙin da Isra'ila ke yi a Gaza.
Masu zanga-zangar sun ajiye fararen ƙyallaye uku!-->!-->!-->…
Ƙungiyar Tarayyar Afirka ta yi Allah wadai da harin Isra’ila a Rafah
Ƙungiyar Tarayyar Afrika AU ta yi Allah wadai da shigar sojojin Isra'ila kudancin Rafah a zirin Gaza, tana kira ga ƙungiyoyin ƙasa da ƙasa su tsayar da "wannan mummunan yaƙi da ya ƙi ci -!-->…
Namibiya ce ƙasa ta farko a Afirka da ta kawo ƙarshen yaɗuwar cutar HIV da Hepatitis…
Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta ce kasar Namibiya wadda ke yankin Kudancin Afrika ce ƙasa ta farko a nahiyar da ta kawar da yaɗuwar cutar HIV da Hepatitis B tsakanin uwa zuwa ga ɗanta.
!-->!-->!-->…
Putin ya fara wa’adi na biyar a karagar mulkin Rasha
Vladimir Putin na fara zango na biyar a kan mulkin Rasha bayan wani biki na ƙasaita da aka gudanar a ranar Talata a Fadar Cremlin, bayan ya rusa abokan hamayyarsa na siyasa tare da samun!-->…
Isra’ila za ta zafafa kai hare-hare a Gaza idan tattaunawar Alkahira ta gaza —…
Ministan Tsaron Isra'ila Yoav Gallant ya ce Tel Aviv a shirye take ta "zafafa" hare-haren da take kaiwa Gaza idan aka gaza cimma nasarar amincewa da sakin mutanen da Hamas ke garkuwa da su!-->…
Hamas ta amince da shawarar Qatar da Masar ta tsagaita wuta a Gaza na — Haniya
Hamas ta ce ta amince da shawarar tsagaita wuta a Gaza wacce Masar da Qatar suka bayar.
Ƙungiyar gwagwarmayar a wata sanarwa ta ce, shugabanta Ismail Haniya ya sanar da firaministan!-->!-->!-->…
Tankokin yaƙin Isra’ila sun shiga kudancin birnin Rafah na Gaza — Rahoto
Tankokin yakin Isra'ila sun shiga birnin Rafah da ke kudancin Zirin Gaza, inda suka kai kusan mita 200 daga tsallaken Masar, kamar yadda wani jami'in tsaron Falasɗinu da wani jami'in Masar!-->…