Mambobin ƙungiyar ƙwadagon dake zanga-zanga a Abuja da karfin tsiya sun janye babbar kofar majalisar domin shiga harabar Majalisar. Da farko ‘yan sanda ɗauke da makamai...
Daga Ibraheem El-Tafseer Masu zanga-zangar sun fito ne daga manyan addinan ƙasar biyu – Musulunci da Kiristanci. Shugabannin addinai a Malawi sun jagoranci zanga-zangar nuna adawa...
A ranar 11 ga Maris na 2023, a hedkwatar gidan rediyon BBC da ke birnin Landan, Sashen wasanni na BBC ya gamu da cikas a ranar...
Ƙungiyar malaman jami’o’i ta Najeriya ta ce za ta ayyana ranar da ba za ta shiga aji ba a jami’o’in ƙasar domin bayyana rashin jin daɗinsu...
Dubban mutane ne suka yi zanga-zanga a Colombo a ranar Asabar inda suka buƙaci ya yi murabus bayan shafe watanni ana zanga-zangar. Masu zanga-zangar sun ce...