Sama da ma’aikatan cibiyoyin Tarayyar Turai 100 ne suka hallara a Brussels a wata zanga-zangar adawa da yaƙin da Isra’ila ke yi a Gaza. Masu zanga-zangar...
Adadin masu zanga-zangar goyon bayan Falasɗinu da aka kama a yayin wata zanga-zanga a Jami’ar Texas ta Amurka ya kai 34, a cewar hukumomi. “Ya zuwa...
Kimanin mutum 2,000 ne suka taru a birnin Paris don nuna adawa da wariyar launin fata da ƙyamar addinin Musulunci, da kuma cin zarafin da ƴan...
Dubban jama’a a jihar Agadez da ke arewacin Jamhuriyar Nijar sun gudanar da zanga-zanga ranar Lahadi don neman sojojin Amurka su fice daga ƙasar. Jihar Agadez...
Zanga-zangar wanda ta samu halartar shugabanin majalisar soja ta CNSP shi ne na farko da aka shirya domin nuna ƙin jinin dakarun Amurka dake da sansani...
Ƴan sandan Isra’ila sun kama mutum bakwai daga cikin masu zanga-zanga saboda yin tarzoma a kusa da Titin Begin don neman a kuɓutar da mutanen da...
Mambobin Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya wato (NLC) sun gudanar da zanga-zanga a faɗin ƙasar sakamakon matsin rayuwa, yunwa da taɓarɓarewar tattalin arziƙi a ƙasar. Zangar-zangar na...
Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya yi kira ga jama’ar Najeriya da su guji gudanar da zanga-zanga domin ba ita ba ce mafita kan halin...
Yara Falasɗinawa da dama a birnin Gaza da ke arewacin yankin Gaza sun gudanar da zanga-zangar nuna adawa da ƙarancin abinci da ruwan sha a ƙarƙashin...
Hukumomi a Senegal sun hana ƴan hamayya yin zanga-zanga ranar Talata a yayin da Amurka ta bi sahun masu ƙira ga Shugaba Macky Sall ya gudanar...