Bankin Duniya ya bayyana cewa sama da rabin al’ummar Falasɗinawan Gaza na dab da faɗawa cikin halin matsananciyar yunwa. Ƙungiyar ta ƙasa da ƙasa ta ce...
Ƙungiyar agaji ta Save the Children ta yi gargaɗi kan cewa idan ba a ɗauki ƙwakkwaran mataki ba, kusan yara 230,000 da masu jego a Sudan...
Ma’aikatar Lafiya ta Falasɗinu ta ce adadin Falasɗinawan da suka mutu sakamakon yunwa a Gaza ya ƙaru zuwa 18 sakamakon takunkuman da Isra’ila ta ƙaƙaba musu....
Mai alfarma sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar III ya bayyan fargabar cewa Najeriya na fuskantar barazanar tsaro bisa la’akari da yadda ɗumbin matasan ƙasar ke fama...
Yara biliyan ɗaya da miliyan ɗari huɗu ƴan ƙasa da shekaru 16 ne a faɗin duniya suka gaza samun kowanne irin tallafin kariya na zamantakewar al’umma....
Yayin da halin da Falasɗinawan ke ciki a Gaza ke ƙara ta’azzara a kowace rana a ƙarƙashin munanan hare-haren da Isra’ila ke kaiwa, maudu’in #GazaStarving na...
Ofishin wata labarai na Gaza ya bayyana cewa mazauna birnin da kewaye 800,000 na fuskantar barazanar mutuwa sakamakon tsarin Isra’ila na horas da su da yunwa...
Shirin Samar da Abinci na Majalisar Ɗinkin Duniya wato World Food Programme (WFP) ya yi gargaɗi cewa akwai yiwuwar Gaza ya yi fama da matsanancin ƙarancin...
Hukumar samar da abinci da bunƙasa noma ta duniya ta ce ‘yan Najeriya aƙalla miliyan biyu da dubu 600, a jihohin Borno da Sokoto da Zamfara...
Tsohon shugaban ƙasa cif Olusegun Obasanjo, ya yi kira ga ‘yan ƙasa da su ƙara maida hankali kan harkar noma a wani yunƙuri na daƙile fatara...