Fredrick Nwajagu, shugaban ‘yan ƙabilar Igbo wato Eze Ndigbo na yankin Ajao Estate a jihar Legas ya shiga hannun jami’an rundunar ‘yan sandan Najeriya na hukumar...
Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Legas sun kama wasu ‘yan fashi da makami guda shida ‘yan gungun ’yan daba daban-daban da suka yi ƙaurin suna wajen...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun, a ranar 9 ga watan Fabrairun 2023, ta kama wasu ‘yan uwan juna biyu, Damilola Famoriyo ‘ mai shekaru 34 da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Delta ta cafke wasu mutane uku da suka haɗarda; Cornelius Ememah, Nelson Aghogho da Ufuoma Tunde, bisa zarginsu da yin garkuwa da...
Wani matashin mai shekaru 26 mai suna Emmanuel Okorafor da ake zargi da da laifin zamba cikin aminci tare da damfara masu POS ya shiga komar...
Wani ɗan kasuwa, mai suna Dapo Olofinmakin, ya zargi mahaifiyarsa, Olufunmilayo, da tono gawar mahaifinsa, Segun, a yunkurinta na sayar da ƙadarorinsa da ke kan titin...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ondo ta cafke wani mutum mai suna Olelekan Rabiu mai shekaru 31 da haihuwa, wanda ake zargi da nuna kansa a matsayin...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun ta kama wata mata mai shekaru 27 mai suna Maryam Ayila, da ake zargi da laifin yin garkuwa da wata yarinya...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu mutane takwas da ake zargi da aikata laifuka daban-daban da suka haɗa da mallakar katin zaɓe na dindindin...
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Adamawa, CP S.K. Akande, ya bayyana cewa rundunar ‘yan sandan jihar ta kama bindigogi ƙirar AK47 guda 22 da kuma mutane da...