Rundunar ‘yan sandan jihar Filato ta ceto ɗalibai shida daga cikin bakwai na jami’ar Jos da wasu ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su ranar Litinin....
Rundunar ‘yan sanda a babban birnin tarayya, Abuja (FCT), ta ce ta kama wani da ake zargi mai bayar da labarai da kayan aiki ga ƙungiyar...
Rundunar ‘yan sanda ta kama wata ƙungiyar ‘yan fashi da makami a Jigawa tare da cafke wasu mutane biyu da ake zargi. Wata sanarwa da kakakin...
Rahotanni sun bayyana cewa wasu ‘yan sandan Najeriya sun kai samame gidan tsohon gwamnan jihar, Bello Matawalle, domin ƙwato motoci da ake zargin tsohon gwamnan ya...
Gwamnan jihar Neja Umaru Bago ya rusa ofishin ‘yan sanda na Chanchaga dake Minna. A cewar wata sanarwa da mai bawa gwamnan shawara na musamman kan...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ebonyi ta tabbatar da cewa an harbe mutum biyu har Lahira tare da jikkata wani jami’in ‘yan sanda a lokacin da mayaƙan...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ribas ta ce ta kama wani mai suna Peter Ogudo da ake zargin ya tsere daga gidan yarin da ke Owerri, a...
Mai shari’a Z. B. Abubakar na babbar kotun tarayya da ke Abuja, a ranar Litinin, 22 ga watan Mayu, 2023, ya bayyana cewa jami’an ‘yan sandan...
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da daɓa wa wani yaro ɗan shekara 13 wuƙa ya mutu har Lahira...
Rundunar ‘yan sandan jihar Delta ta cafke wata mata bisa zarginta da hannu wajen sayar da harsashi na bindiga ƙirar AK-47. Kakakin rundunar ‘yan sandan, DSP...