‘Yan sanda da haɗin gwiwar wasu jami’an tsaron Najeriya sun kashe ‘yan bindiga sama da hamsin a jihar Taraba da ke arewa maso gabashin ƙasar, in...
Rundunar ƴan sanda a Jihar Jigawa ta samu nasarar kama wani mutum dan shekara 50, da take zargi da kera makamai a Karamar Hukumar Ringim. Alfijir...
Mahara ɗauke da muggan makamai sun kai hari kan hedikwatar ’yan sanda da ke Jihar Adamawa. Rugugin luguden harbe-harben maharan a cikin dare ya jefa mazauna...
Rundunar ‘yan sanda reshen jihar Gombe ta cafke wani matashin yaro ɗan shekara 18, Mustapha Adamu Isah, wanda aka fi sani da Abbati, bisa zargin kashe...
Wasu ’yan daba sun kai hari kan wasu ‘yan sanda biyar da suka yi yunƙurin ceto wani mutum da ake zargi da satar mazakutar wani mutum...
Daga Ibraheem El-Tafseer Rundunar ‘yan sanda a jihar Yobe ta kama wani matashi ɗan shekara 28 da ake zargin ɗan damfara ne da ya ƙware wajen...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun ta cafke wani Godstime Ekanem da ake zargi da shiga gidan auren wata mata mai suna Misis Jelila Oyinbo tare da yunƙurin...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Taraba ta ce ta kama wasu mutane 20 bisa zargin yin garkuwa da mutane a faɗin jihar. Mai magana da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Filato ta gano wasu shanu 77 da ake zargin an sace su a unguwar kamfanin Zurak da ke ƙaramar hukumar Wase a...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta ce ta kashe wasu mutane huɗu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne tare da cafke wasu 13 a...