Wasu ‘yan bindiga a yammacin ranar Juma’a, sun yi garkuwa da wani limamin cocin Katolika, Rabaran Mathias Opara, a jihar Imo. Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya (NAN)...
Wasu ‘yan bindiga sun kashe babban basaraken garin Orsu Obodo da ke ƙaramar hukumar Oguta a jihar Imo, Eze Victor Ijioma da kuma wazirin garin Mgbele...
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kai hari ƙauyen Iye da ke ƙaramar hukumar Guma a jihar Binuwai inda suka...
‘Yan bindiga sun kashe aƙalla manoma tara a Unguwar Danko kusa da ƙauyen Dogon Dawa a yankin Birnin Gwari a Jihar Kaduna, kamar yadda jaridar Daily...
Jami’ar Jihar Filato, (PLASU), ta ce jami’an tsaronta sun daƙile wani hari da ‘yan bindiga suka kai harabar jami’ar a daren ranar Talata. Hukumar makarantar ta...
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki ƙauyen Kasuwar Daji dake ƙaramar hukumar Ƙaura Namoda a jihar Zamfara inda suka yi awon gaba da Uban ƙasar garin...
Wasu ‘yan bindiga sun harbe wani jami’in ɗan sanda da ke aiki a hedikwatar ‘yan sanda ta Moniya da ke Ibadan, a Ibadan yayin da yake...
A ranar asabar ɗin da ta gabata ne dakarun Operation Hadarin Daji suka kashe ‘yan ta’adda 7 tare da cafke wasu biyu tare da lalata wasu...
An yi garkuwa da wani jami’in hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Ogun (TRACE), Popoola Olasupo a ranar Lahadin da ta gabata a hanyar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta bayyana cewa, rundunar ta ɗauki matakin daƙile wasu ‘yan bindiga guda biyu tare da daƙile wani hari da aka kai...