Wasu da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun kashe wani mai riƙe da sarautar gargajiya, mai suna Arɗo na Birni da Kewaye na Masarautar Zazzau,...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Ondo ta tabbatar da yin garkuwa da Ibrahim Bodunde-Oyinlade, babban limamin ƙungiyar USO a ƙaramar hukumar Owo ta jihar. An yi...
A cikin makwanni biyu da suka gabata ne dakarun sojin ƙasar suka yi nasarar fatattakar ‘yan ta’adda 42 da da sauran miyagun ayyuka a wasu hare-hare...
Wasu ‘yan bindiga da har yanzu ba a tantance su waye ba, sun yi garkuwa da ɗaliban jami’ar Jos su bakwai. Jami’in hulɗa da jama’a na...
Wasu ‘yan mutane ɗauke da bindigogi, waɗanda ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun kashe Rabaran Nichodemus Kim na Cocin Christ in Nation (COCIN) da wasu...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Bauch ta tabbatar da cewa wasu ‘yan bindiga sun kashe mutum ɗaya tare da yin garkuwa da wasu mutane uku ciki...
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wata yarinya ‘yar shekara bakwai a ƙauyen Yangoji da ke ƙaramar hukumar Kwali a babban birnin tarayya Abuja. Suleiman...
Kimanin mutane 37 ne rahotanni suka ce an kashe tare da jikkata wasu da dama a hare-haren da aka kai kan wasu al’ummomi uku a ƙaramar...
Gwamnatin Kogi a ranar Asabar ce wasu ‘yan bindiga sun kai wa ayarin motocin Gwamna Yahaya Bello hari a kan babbar hanyar Abuja zuwa Lokoja. Ta...
Wasu mutane da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun yi garkuwa da wasu mata biyu shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kaduna. Rahotanni sun ce an...