Iyalan masu yi wa ƙasa hidima, (NYSC), ’yan jihar Akwa Ibom, da wasu ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Zamfara makonni biyu da...
Daga Nusaiba Hussaini Da sanyin safiyar ranar Litinin ne wasu ‘yan bindiga suka kai hari a hedikwatar ƙaramar hukumar Bunguɗu ta jihar Zamfara, lamarin da ya...
A ci gaba da kai hare-haren bama-bamai ta sama a wurarensu da maɓoyarsu da wasu sojojin saman Najeriya suka yi, wasu jiga-jigan ‘yan fashi da makami...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta ce jami’anta sun fatattaki ‘yan bindiga da suka kai hari ofishin ‘yan sanda na yankin ƙaramar hukumar Zurmi a jihar....
Wasu ‘yan bindiga sun kashe mutane tara tare da ƙona gidaje shida a unguwar Sabon Gari da ke ƙaramar hukumar Mangu a jihar Filato. Jerry Datim,...
Wasu da ake zargin ‘yan fashi da makami ne a ranar talata sun kai hari fadar Sarkin Minna, Umar Faruk Bahago, inda suka yi awon gaba...
Wasu ‘yan bindiga da ke aiki a layin Imo na babbar titin Inugu zuwa Fatakwal, sun yi garkuwa da wasu fasinjoji 9 da ke kan hanyar...
An harbe wasu ma’aikatan haƙar ma’adinai uku a ranar Juma’a a wani wuri da ke kusa da Tanjol a unguwar Jol da ke ƙaramar hukumar Riyom...
An yi zargin cewa an yi garkuwa da wasu dangi guda uku da suka haɗa da matar da ‘ya’yan wani ɗan ƙasar waje da ya dawo...
Wasu ‘yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun kashe ma’aikacin hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) a jihar Ebonyi....