booking hotel ‘Yan sanda sun kama kawali na ’yan bindiga Daga Muhammad Kukuri Wani wanda yake kai wa ’yan bindiga karuwai domin yin lalata da su...
An kashe ‘yan bindiga da ɓarayin daji 9,800 cikin shekara 1 – Ministan tsaro Ministan tsaron Najeriya, kuma tsohon gwamnan jihar Jigawa, Badaru Abubakar a hirarsa...
‘Yan bindigar dai sun aukawa jami’ar kimiyya da fasaha ne dake garin Osara a ƙaramar hukumar Adabi a jihar Kogi inda bayan jikkata wasu ɗaliban, sannan...
Wasu ‘yan bindiga daga ƙungiyoyin miyagu sun kashe mutane 25 a lokacin da suka kai farmaki a wasu ƙauyuka huɗu a yankin arewa maso yammacin Najeriya,...
‘Yan bindiga sun hallaka aƙalla ‘yan sintiri 8 da wasu mutane 2 a ƙauyukan Kakangi da Unguwan Matinja dake ƙaramar hukumar Birnin Gwarin jihar Kaduna. ‘Yan...
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun mamaye ƙauyen Agojeju odo dake ƙaramar Hukumar Omala ta jihar Kogi, inda suka hallaka...
Ɗan Majalisar dokoki ta jihar Sakkwato mai wakiltar mazaɓar Gada ta gabas Honorabul Haruna Dauda ya ce an ceto yaran ne bisa ga ƙoƙarin mai baiwa...
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun sace wasu ɗaliban makarantar allo ta almajirai a wani ƙauye da ake ƙira gidan Bakuso a jihar Sokkwato...
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari shingen binciken ’yan sanda da ke ƙauyen Tazame a Jihar Zamfara, inda suka harbe ɗan sanda ɗaya har lahira tare...
Wasu gungun ‘yan bindiga sun kai hari a ofishin ‘yan sanda a garin Zurmi da ke jihar Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya, amma jami’ansu sun...