Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun mamaye ƙauyen Agojeju odo dake ƙaramar Hukumar Omala ta jihar Kogi, inda suka hallaka...
Hukumomi a Amurka sun ce wani mutum ya banka wa kansa wuta a wajen ofishin jakadancin Isra’ila da ke birnin Washington. An garzaya da mutumin wani...
Ma’aikatar Harkokin Wajen Isra’ila ta yi watsi da ƙudirin da Kwamitin Tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya wanda ya amince a “tsagaita wuta” a Gaza. A wata...
An tabbatar da mutuwar wasu yara biyu sakamakon gobarar kwale-kwale a ƙaramar hukumar Katcha ta jihar Neja. Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Jihar Neja, Salihu...
Ministan tsaron Isra’ila Yoav Gallant ya yi umarnin a “yi wa Zirin Gaza ƙawanya, babu shigar abinci, babu wuta sannan ba man fetur”. A wani mataki...
TCN da KEDCO sun mayar da wutan lantarki a garin Birnin Kebbi. Tun ƙarfe 11:38 na dare ranar 15 ga watan Satumba aka ɗauke wutar biyo...
Adadin masu amfani da wutar lantarki ya ƙaru da 200,000 daga miliyan 11.27 a rubu’in farko na shekarar 2023 zuwa miliyan 11.47 a rubu na biyu...
Wani ɗan Kenya ya cinna wa kansa wuta saboda tsadar rayuwa a birnin Mombasa na ƙasar. Tun da farko dai mutumin ya ce yana zanga-zanga kan...
Ƙungiyar masana’antun Najeriya, (MAN), ta bayyana shirin ƙara kuɗin wutar lantarki daga ranar 1 ga watan Yuli a matsayin abin takaici. Ƙungiyar ta ce sashen na...
Ana ci gaba da gwabza ƙazamin faɗa a babban birnin ƙasar Sudan, Khartoum, ‘yan sa’o’i kaɗan kafin yarjejeniyar tsagaita buɗe wuta ta fara aiki a yammacin...