Daga Maryam Umar Abdullahi Ministan birnin tarayya, Nyesom Wike, ya ƙira taron gaggawa na majalisar tsaro a sakamakon taɓarɓarewar tsaro a Abuja Ministan Abuja, Nyesom Wike,...
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya yi alƙawarin tattaunawa da masu kiwon shanu kafin a fara aiwatar da dokar hana kiwo a tsakiyar birnin Abuja....
Daga Ibraheem El-Tafseer Ministan Abuja Nyesom Wike ya soke ikon mallakar filayen ɗan takarar shugaban Najeriya a jam’iyyar LP, Mista Peter Obi da na tsohon gwamnan...
Hukumar babban birnin tarayya, FCTA, a ranar Litinin ɗin da ta gabata, ta rusa rusasshen gidaje a mahaɗar Kabusa dake gundumar Aso, a Abuja. Mukhtar Galadima,...
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya ce ya gayyaci zaɓaɓɓen shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya ziyarci jihar a ranakun 3 da 4 ga watan Mayu domin...