Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta taimaka wajen kwashe majinyata 14 daga Asibitin Nasser da ke birnin Khan Younis a kudancin Gaza, wanda sojojin Isra’ila ke...
Daraktan Hukumar Lafiya ta Duniya, Dakta Tedros Adhanom Ghebreyesus, a safiyar Lahadi ya tabbatar da cewa babu wata hanya da ƙungiyarsa ta WHO za ta tuntuɓi...
Hukumar Lafiya ta Duniya, (WHO), ta ce za ta yi amfani da tallafin dala miliyan 9.3 da gwamnatin Kanada ta bayar wajen aiwatarwa a jihohi 15...
Babban darakta na hukumar lafiya ta duniya (WHO) Tedros Ghebreyesus ya bayyana damuwarsa kan matsalar ƙarancin abinci da ake fuskanta a yankin kahon Afirka sakamakon matsalar...
Hukumar lafiya ta duniya WHO, ta ce annobar taba-sigari na ɗaya daga cikin manyan ƙalubalen da duniya ta taɓa fuskanta a fannin kiwon lafiyar al’umma, inda...
Gwamnatin jihar Borno ta bayyana barkewar cutar kyandar-biri a jihar tare da samun mutum uku a cikin wadanda, Cibiyar Dakile Cututtuka Masu Yaduwa (NCDC), ta tabbatar...