Gwamnatin Tarayya za ta fara rabon hatsi a faɗin ƙasar nan, domin rage wahalar tsadar rayuwa da ake fuskanta a Najeriya. Ministan Noma da Samar da...
Daga Ibraheem El-Tafseer Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya yi wata ganawa da manyan ‘yankasuwa masu zaman kansu da wasu gwamnonin jihohin ƙasar, inda suka tattauna...
Hukumar tsaro ta farin kaya a Najeriya DSS ta gargaɗin Ƙungiyar Ƙwadago ta ƙasar NLC da ta janye shirin zang-zangar da take yi a ƙasar “don...
A daidai lokacin da al’umma Najeriya ke fama da hauhawar farashin kayyakin abinci da tsadar rayuwa, sanannen malamin addinin nan na Jihar Kano, Sheikh Mujajjadina Sani...
Gwamnatin Najeriya za ta fara ɗaukar matakin rage matsalar rashin abinci da tsadarsa a faɗin ƙasar biyo bayan ƙorafe-ƙorafe da zanga-zangar da aka yi a wasu...
Majalisar Wakilan ƙasar ta bawa jama’a haƙuri kan matsalar tsananin rayuwa da sha’anin tattalin arziƙi ya sa ake fama da shi, inda ta sha alwashin magance...
Attajirin da ya fi kowa kuɗi a Afirka, Alhaji Aliko Ɗangote ya nesanta kansa da wani labari da ake yaɗawa a kafafen sada zumunta na zamani...
Daga Ibraheem El-Tafseer A yau Litinin da hantsi ne, ɗaruruwan al’umma a Minna da ke jihar Neja a Najeriya suka fito zanga-zanga kan tsadar rayuwa da...