Tag: Talakawa
-
Pantami ya yi ƙira da a tallafawa talakawan Najeriya, don rage musu raɗaɗi
Tsohon Ministan Sadarwa da Tattalin Arziƙi na zamanl, Farfesa Isa Pantami, ya buƙaci masu hannu da shuni da su taimakawa marasa galihu a cikin al’umma don rage musu yanayin rayuwarsu. Malam Pantami ya yi wannan roƙo ne a lokacin da yake jagorantar ɗaurin auren Muhammad Oyanki, ɗan majalisa mai wakiltar mazaɓar Doma ta Arewa a…
-
Raba wa talakawa kuɗi don rage raɗaɗin cire tallafin mai ba shi ne mafita ba – Gwamnan Kaduna
Daga Ibraheem El-Tafseer Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya soki tsarin da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta bijiro da shi na raba wa ‘yan Najeriya tallafin rage raɗaɗin cire tallafin mai. Ita dai gwamnatin ta ce za ta raba wa ‘yan ƙasar miliyan goma sha biyu ne, daga cikin su sama da miliyan…
-
Ba zan yi amfani da kuɗin talakawa wajen neman tazarce ba – Abdullahi Sule
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bada tabbacin cewa ba zai yi amfani da kobo ɗaya daga dukiyar jihar wajen yakin neman zaɓe a zaɓen 2023 ba. Gwamnan ya bayar da wannan tabbacin ne a lokacin da yake jawabi a matsayin babban ɓako a wajen taron Karatun Ƙur’ani na kasa tare da bayar da tallafin…