Shahararren jarumin fina-finan Kannywood da Nollywood, Ali Nuhu, ya ce ‘ya’yansa sun ƙi shiga harkar wasan kwaikwayo duk da sha’awar da ya ke dashi na su...
Hukumar shirya jarabawar shiga jami’a ta JAMB, ta bayyana cewa ɗaliban da suka zana jarrabawar JAMB na shekarar 2023, UTME, da su fara duban sakamakonsu daga...
Wata babbar kotun Ondo da ke zamanta a Akure, a ranar Larabar da ta gabata ta umarci gwamnatin jihar Ondo da ta biya wani Oluwasegun Oluwarotimi...