Shekara ɗaya bayan ɓarkewar yaƙi Sudan, Alabaki Abbas Ishag mai shekara 24, yana rayuwa a sansanin ƴan gudun hijira da ke Chadi da ke makwabtaka. Ishag...
Rundunar RSF ta Sudan ta kashe aƙalla mutum 20 a wani hari da ta kai wani ƙauye da ke kudancin Khartoum babban birnin ƙasar, kamar yadda...
Kafin sojojin Sudan da rundunar RSF su soma rikici da juna a bara, Ahmed ya kasance mai sayar da ɗaya daga cikin manyan abubuwan da Sudan...
Watanni 10 kenan da yaƙin da ya jefa ƙasar Sudan ga “kusan rugujewa”, akasarin mutanen ƙasar na cikin yunwa, kamar yadda Hukumar Samar da Abinci ta...
Shugaban Sojin Sudan Abdel Fattah al-Burhan ya sha alwashin ci gaba da yaƙin da suke yi da rundunar RSF a ƙasar, inda ya yi watsi da...
Gwamnatin Sudan ta bai wa ma’aikatan diflomasiyyar Chadi wa’adin awa 72 su fita daga ƙasar a wani mataki na taɓarɓarewar hulɗa tsakanin ƙasashen biyu. Kafar watsa...
Wuraren da dakarun sojan Sudan da na rundunar Rapid Support Forces (RSF) ke fafatawa sun ƙaru a garuruwan Yammacin Kordofan, da Khartoum, da kuma Darfur. Shaidu...