Iran ta tabbatar da mutuwar shugaban ƙasar, Ebrahim Ra’isi, a hatsarin jirgin sama Daga Ibraheem El-Tafseer Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta tabbatar da cewa, Shugaban Ƙasar...
Shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarni kan an haramta sayen motoci masu amfani da fetur a koma sayen masu amfani da gas ga ma’aikatu...
Gwamnan jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya Dauda Lawal Dare ya ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ba shi tabbacin kai wa jihar tasa...
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya haramta wa jami’an gwamnatin tarayyar ƙasar da suka haɗa da ministoci da shugabannin hukumomi tafiye-tafiye ƙasashen waje na wucin gadi....
Gwamnatin Senegal ta sanar cewa za ta gudanar da zaɓen shugaban ƙasar ranar 24 ga watan nan na Maris. Ta bayyana haka ne a wata sanarwa...
Daga Ibraheem El-Tafseer A Jamhuriyar Demokurraɗiyyar Congo, a jiya Asabar ne aka rantsar da Félix Tshisekedi, a wani wa’adi na biyu yayin wani biki mai ƙayatarwa...
Ministan Harkokin Tsaro na Najeriya Mohammed Badaru Abubakar ya yaba wa gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum kan irin goyon bayan da yake bai wa rundunar...
Majalisar Wakilai ta ce za ta yi dukkan mai yiwuwa wajen ganin Fadar Shugaban ƙasa ta tabbatar da dokar nan ta Mafarauta wadda aka fi sani...
Mun samu labarin da ke yawo cewa an yi ƙarin kashi 114 cikin 100 na albashin shugaban ƙasa, mataimakin shugaban ƙasa, zaɓaɓɓun masu riƙe da muƙaman...
Tsohon gwamnan jihar Lagos, Sanata Bola Ahmad Tinubu ya yi rantsuwar kama aiki a matsayin sabon shugaban ƙasar Najeriya. Ya kasance shugaban ƙasa na goma sha...