Mutum 5 sun jikkata a rikicin manoma da makiyaya a Jigawa Rundunar ’Yan Sandan Jihar Jigawa, ta tabbatar da jikkatar mutum biyar a wani rikici tsakanin...
Aƙalla mutane 90 aka samu tabbacin sun ji raunuka iri-iri a N’djamena, babban birnin ƙasar. Hukumomi Chadi sun tura dakaru sassan ƙasar don su kwantar da...
Wani sabon rikicin ƙabilanci tsakanin ƙabilar Jukun da Tibi ya yi ajalin mutum biyu, ya kuma janyo asarar dukiya mai tarin yawa a Jihar Benuwai. Jama’ar...
Aƙalla mutum 23 aka kashe a yayin wata arangama da aka yi tsakanin manoma da makiyaya a kudancin Chadi, kamar yadda Ministan Watsa Labarai Abdraman Koulamallah...
Rikicin ƙabilanci tsakanin al’ummomi biyu a gabashin Chadi ya yi sanadin mutuwar aƙalla mutum 42, a yankin ƙasar da ke yawan fama da rikice-rikice a kan...
Rikice-rikice da ake fama da su a ƙasashen Mali da Burkina Faso da Nijar, sun tilasta wa yara kusan miliyan 1.8 barin gidajensu, wanda ke nuna...
‘Yan sandan Papua New Guinea sun ce mutane 53 ne aka kashe a wani rikicin ƙabilanci a yankin tsaunukan ƙasar da ke fama da rikice-rikice, wannan...
Hukumar Kula da Ƙwallon Ƙafa ta Afirka ta sanar da cewa ta fara gudanar da bincike kan wani faɗa da aka yi bayan wasan da aka...
Mutane 2 ne suka mutu yayinda wasu 8 suka jikkata a wani rikici tsakanin manoma da makiyaya a ƙaramar hukumar Suru ta jihar Kebbi, Daily trust...
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya daidaita rikicin siyasar jihar Ondo da aka kwashe watanni ana fama da ita ɓangaren gwamnan jihar Rotimi Akeredolu da mataimakin gwamnan...