NLC ta ƙira taron gaggawa bayan gwamnati ta jingine batun ƙarin albashi Daga Muhammad Kukuri Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya (NLC) ta ƙira taron gaggawa bayan Majalisar...
Majalisar Zartaswa ta jingine batun ƙarin mafi ƙarancin albashi Majalisar Zartaswa ta Tarayya (FEC), ta jingine batun sabon mafi ƙarancin albashi zuwa wani lokaci. Ministan yaɗa...
Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya (NLC) ta rufe ofishin Hukumar Wutar Lantarki (NERC) domin nuna adawa da karin kuɗin wuta da aka yi wa ’yan Najeriya. A...
Mambobin Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya wato (NLC) sun gudanar da zanga-zanga a faɗin ƙasar sakamakon matsin rayuwa, yunwa da taɓarɓarewar tattalin arziƙi a ƙasar. Zangar-zangar na...
Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya (NLC) ta fara shirin yajin aikin gargaɗi na kwanaki biyu daga ranar Talata 5 ga watan Satumba, domin nuna adawa da gwamnatin...
Majalisar zartarwa ta ƙasa (NEC) reshen ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya (NLC) a jiya ta amince da matakin da kwamitin gudanarwar ta ya ɗauka na gudanar da...
Manajan daraktan hukumar kula da zirga-zirgar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Fidet Okhiria, ya ce dakatar da zirga-zirgar jiragen ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna cikin watanni...
Ƙungiyar ma’aikatan wutar lantarki sun yi shirin zanga-zangar nuna goyon baya ga ƙungiyar malaman jami’o’i (ASUU). Ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya (NLC) ta yi kira ga dukkan...