Tag: NAHCON
-
A rushe NAHCON ba ta da amfani — Gwamnan Neja
https:geo138 A rushe NAHCON ba ta da amfani — Gwamnan Neja Gwamnan Jihar Neja, Mohammed Umar Bago, ya nuna rashin gamsuwarsa kan yadda Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON) ta jagoranci shirye-shiryen aikin Hajjin bana. Gwamnan ya bayyana haka ne ga manema labarai a Saudiyya, kan yadda aka gudanar da aikin Hajjin na bana. Yadda dangantakar…
-
Hukumar Alhazan Nijeriya ta ƙaryata zargin bai wa mahajjata abinci kaɗan
Hukumar Alhazan Nijeriya ta ƙaryata zargin bai wa mahajjata abinci kaɗan Hukumar Alhazan Nijeriya NAHCON, ta ƙaryata wani labari da ake ta yaɗawa a shafukan sada zumunta da ake zarginta da bai wa mahajjata abinci ɗan kaɗan. A ranar Talata ne aka fara yaɗa hoton nau’in abincin karin kumallo da ke nuna kunu kaɗan a…
-
Hukumar Alhazan Najeriya NAHCON ta ƙara kuɗin kujerar aikin Hajjin 2024
Hukumar Alhazan Najeriya NAHCON ta ƙara farashin kujerar Aikin Hajjin bana da miliyan N1,918,032.91, inda ta bai wa maniyyata wa’adin zuwa 28 ga watan Maris ɗin 2024 su biya cikon kuɗin. Mai magana da yawun hukumar Fatima Sanda Usara ce ta tabbatar da hakan a wata sanarwar da ta fitar a ranar Lahadi. Hukumar ta…
-
NAHCON ta sanar da yadda Saudiyya ta rage kuɗin aikin Hajjin bana
Hukumomi a ƙasar Saudiyya sun yi ragin kuɗin Hajji ga maniyyatan da za su sauƙe farali a bana, 2024, domin farantawa mahajjata. Hukumar Aikin Hajji ta Ƙasa (NAHCON) ta sanar cewa shugabata, Jalal Ahmad Arabi, ne ya nemo ragin da aka yi, wanda ya shafin kuɗin tikitin jirgi, masauki, jigila da sauran hidimomin da ake…
-
Shugaban Najeria, Tinubu, ya naɗa sabbin shugabannin hukumar Hajji ta ƙasa
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin sabuwar hukumar gudanarwa da hukumar alhazai ta ƙasa (NAHCON) ya kuma miƙawa majalisar dattawan Najeriya domin tabbatar da hakan. Shugaban a cikin ƙudurinsa na tabbatar da gudanar da aikin Hajji na shekarar 2024 ba tare da matsala ba, ya naɗa waɗannan mutane a Hukumar NAHCON: Jalal Arabi…
-
Tinubu ya amince da kamfanonin jirage 3 da za suyi aikin hajjin 2024
Shugaba Bola Tinubu ya amince da wasu kamfanonin jiragen sama guda uku da za su yi jigilar maniyyata aikin hajjin shekarar 2024. Kamfanonin jiragen da aka amince su ne: Air Peace Ltd, FlyNas da Max Air. Madam Fatima Sanda-Usara, mataimakiyar daraktar hulɗa da jama’a ta NAHCON ce ta bayyana hakan a wata sanarwa da ta…
-
Hukumar alhazai ta ƙasa ta tsawaita wa’adin rufe karɓar kuɗin aikin Hajji na 2024
Hukumar Alhazai ta, Ƙasa, NAHCON, ta sanar da tsawaita wa’adin rufe karɓar kuɗaɗen aikin Hajjin bana. Wata sanarwa da mataimakiyar daraktan sashin hulɗa da jama’a, Fatima Sanda Usara ta fitar a jiya talata, NAHCON, ta ɗage wa’adin zuwa 31 ga watan Janairu. Ta ce ƙarin wa’adin ya biyo bayan koke-koken da malaman addini da hukumomin…
-
NAHCON ta ba maniyyata aikin hajjin baɗi mako uku su fara biyan kuɗaɗensu
Hukumar Aikin Hajji ta Najeriya (NAHCON) ta ce ƙasar Saudiyya ta ba maniyyatan ƙasar nan da mako uku su fara biyan kafin alƙalami na kuɗaɗen kujerar aikin hajjin shekara ta 2024. A cikin wata sanarwa da Kakakin hukumar, Fatima Sanda Usara ta fitar ranar Alhamis, ta ce Saudiyya ta ajiye ranar 4 ga watan Nuwamba…
-
Hajj 2023: Hukumar NAHCON ta kammala jigilar maniyyatan Najeriya
Hukumar alhazai ta ƙasa (NAHCON) ta kammala jigilar maniyyatan Najeriya da suka fito daga jihar Kaduna guda 298 ɗaya daga jihar Bauchi da jami’an hukumar 16. Shugaban Hukumar (NAHCON), Zikrullah Hassan ne ya bayyana haka a wata sanarwa da mataimakin daraktan yaɗa labarai na hukumar, Mousa Ubandawaki, ya fitar a ranar Litinin. Hassan, a lokacin…
-
Dakatar da aikin jirgin max ba zai shafi jigilar alhazai ba – NAHCON
Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON, ta ce dakatarwar da hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Najeriya (NCAA) ta yi a cikin gida na Max Air ba zai shafi jigilar alhazan Najeriya zuwa gida ba. Mataimakin daraktan yaɗa labarai na hukumar Mousa Ubandawaki ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Alhamis…