MƊD za ta tallafa wa dubban ƴan Sudan da yaƙi ya ɗaiɗaita Hukumar Kula da Ƴan gudun Hijira ta Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce za ta...
MƊD ta yi alkawarin tallafa wa Najeriya samar da mafita ga ’yan gudun hijira A wani yunƙuri na magance matsalar gudun hijira a Jihohin Borno, Adamawa,...
Sama da mutum 2,000 sun mutu sakamakon zaftarewar ƙasa a Papua New Guinea – MƊD Ƙasar Papua New Guinea ta sanar da Majalisar Ɗinkin Duniya MƊD...
Yaƙin da Isra’ila ke yi a Gaza yana barin dubban mata masu juna biyu na kokawa da mummunan yanayin tsafta da kuma hadarin lafiya, in ji...
Shugaban ƙasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya bayyana cewa Turkiyya ce ke jagorantar ƙasashen duniya wajen taimakon da aka aikawa Gaza. Ya zuwa yanzu, an aike...
Ministan Harkokin wajen Turkiyya Hakan Fidan ya tattauna kan halin da ake ciki a Gabas ta Tsakiya da Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya Antoniyo Guterres,...
A hukumance yankin Falasɗinu ya sake bijiro da buƙatar neman zama mamba na dindindin a Majalisar Ɗinkin Duniya, a cewar wata wasiƙa daga wakilinsu a MDD....
Wata ƙwararriya ta Majalisar Ɗinkin Duniya ta shaida wa hukumar kare hakkin bil adama ta duniya cewa ta yi imanin cewa yakin da Isra’ila ta yi...
Kwamitin Tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya zai sake kaɗa ƙuri’a kan tsagaita wuta nan-take a Gaza, bayan Rasha da China sun hau kujerar-na-ƙi kan wani ƙuduri...
Hotunan tauraron ɗan’adam da cibiyar tauraron ɗan’adam ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi nazari sun nuna cewa kashi 35 cikin 100 na gine-ginen Gaza sun lalace...