Mutum 5 sun jikkata a rikicin manoma da makiyaya a Jigawa Rundunar ’Yan Sandan Jihar Jigawa, ta tabbatar da jikkatar mutum biyar a wani rikici tsakanin...
Ƴan sanda sun sun ce an gano gawawwaki 64 da aka yi musu jina-jina zube a kan wata hanya a wani yanki yanki mai nisa a...
Hukumar da ke kula da gidajen gyaran hali ta jihar Kano a arewacin Nijeriya ta ce mutum ɗari da arba’in ne suke jira a zartar musu...
Rundunar tsaro ta Civil Defence Corp a Nijeriya ta ce ta kama aƙalla mutane 76 da ake zargi da yunƙurin yin auren jinsi a Jihar Gombe...
Kimanin mutum 40 ne ake zullumin sun ɓace bayan wani hatsarin kwale-kwale a yankin ƙaramar hukumar Yauri a Jihar Kebbi. Aminiya ta gano cewa kwale-kwalen ya...
Mutum ɗaya ya mutu, biyu kuma sun jikkata a wani hatsarin mota da ya auku a safiyar Laraba a kan hanyar Ota-Idiroko. Kwamandan hukumar kiyaye haɗura...
Jami’an tsaron ‘Civil Defence’ na Najeriya reshen jihar Osun, a ranar Juma’a, sun gurfanar da wani matashi ɗan shekaru 40 a duniya bisa zarginsa da karɓan...
Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa (FRSC) reshen jihar Ondo ta ce mutane biyu sun mutu, yayin da wasu biyar suka samu raunuka a wani hatsarin da...
An kama wani magidanci mai shekaru 56 da haihuwa, Mista Likita bisa zargin lalata da ‘yarsa mai shekaru 11 a Anambara. Okpara wanda ɗan asalin Adazi-Enu...
Jami’an ‘yan sanda na shiyyar Umuaka da ke ƙaramar hukumar Njaba a jihar Imo, sun cafke wata mai suna Bebiana Paulinus da ake zargi da satar...