Fasinjoji 18 ne suka mutu a wani hatsarin mota da ya auku a ranar Juma’a a garin Zakirai dake kan titin Kano zuwa Ringim a ƙaramar...
Cibiyar Kula da Cututtuka ta Najeriya (NCDC), ta ce aƙalla mutane 202 ne suka mutu sakamakon kamuwa da cutar COVID-19 a jihar Oyo har zuwa yau....
Hukumar bayar da agajin gaggawa na babban birnin tarayya Abuja, FEMA, ta tabbatar da mutuwar mutane biyu tare da ceto wasu mutane huɗu a wata katanga...
Ƙasar Sin ta sanar da Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) cewa wata mata da ta kamu da cutar murar tsuntsaye H3N8 ta mutu a watan Maris....
Wani ɗan yawon buɗe ido ɗan ƙasar Amurka da ya ziyarci birnin Rome na ƙasar Italiya ya gamu da ajalinsa bayan ya hau rufin otal mai...
A ranar Asabar 11 ga watan Maris ne rundunar ‘yan sandan jihar Ogun ta kama wata mata ‘yar shekara 33 mai suna Ifeoma Ossai, wacce ake...
Wani fitaccen mai gabatar da shirye-shirye a gidan rediyo mai zaman kansa da ke Ibadan, Fresh FM Nigeria, wanda aka fi sani da Baba Bintin ya...
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Legas ta ce mutum biyu daga cikin waɗanda haɗarin jirgin ƙasa da ya rutsa da motar safa ta...