Wani babban jami’in hukumar kwastam ta Najeriya a ƙarƙashin rundunar ‘yan sandan tarayya ta shiyyar A, Ikeja, a ranar Juma’a ya mutu a wani hatsarin mota...
Aƙalla mutane 30 ne suka mutu sakamakon fashewar wani abu da ya tayar da gobara a gidan mai da ke Dagestan a kudancin Rasha. Fashewar ta...
Sojojin Syria 23 ne suka mutu yayin da wasu 10 suka samu raunuka da sanyin safiyar Juma’a, bayan da mayaƙan IS da ke da’awar kafa daular...
Rundunar ‘yan sanda a Kuros Riba da ke Kudu-maso-Kudu ta Najeriya ta kama wani mutum mai shekaru 54 bisa zarginsa da lakaɗa wa budurwarsa duka, ta...
Aƙalla mutane huɗu ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da wasu 11 suka samu raunuka a wani hatsarin mota ɗaya tilo da ya rutsa da wata...
A ranar Asabar ɗin da ta gabata ne wata tankar man dizal ta murƙushe wata mata da ba a tantance ba, ta mutu har lahira a...
Auren nan mai ban sha’awa na tsohuwar jarumar Kannywood, Wasila Isma’il, da darakta kuma jarumi Al-Amin Ciroma, ya mutu, kamar yadda mujallar Fim ta wallafa a...
Hukumar Alhazai ta Najeriya (NAHCON) da masu gudanar da yawon buɗe ido da jirage masu zaman kansu sun kwashe ɗaukacin ‘yan Najeriya dubu 95 a jirgin...
Wata mata mai suna Misis Jamiu Sikirat mai shekaru 57 da haihuwa ta mutu bayan ta faɗa rijiya a lokacin da take ɗiban ruwa a Ilọrin...
Mutane huɗu ne suka rasa rayukansu sakamakon wani hatsarin mota da ya auku a babbar hanyar Ibadan zuwa Oyo a ranar Asabar. Wasu da dama kuma...