Mutane bakwai ne suka rasa rayukansu, wasu 40 kuma suka jikkata a wani hatsarin mota da ya rutsa da manyan motoci biyu ranar Laraba a Yobe....
Zaftarewar laka a ƙasar Kamaru, ta janyo rugujewar gidaje 25.Adadin mutanen da suka mutu sanadin zaftawar ƙasa ranar Lahadi a Yaounde babban birnin ƙasar Kamaru ya...
Wata mata mai matsakaicin shekaru mai suna Misis Bose Odunayo, ta kashe kanta a jihar Ondo, saboda mijinta ya yi wa budurwarsa ciki. Rahotanni na cewa...
Daga Fatima Nuraddeen Dutsin-Ma A wani rahoto da muke samu na wata mata mai suna Angela cewa mijin ta ya sake ta, biyo bayan yadda ciyar...
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da mutane shida a wani sabon hari da suka kai a ƙauyen Takanai da ke ƙaramar hukumar Zango Kataf a...
Wata mahaifiyar ‘ya’ya uku, Misis Tayelolu Solomon, ta kashe mijinta mai shekaru 65 mai suna Felix Solomon bayan ta rantaɓa masa taɓarya a tsakar kai, ya...
Aƙalla mutane 100 ne suka mutu inda wasu 150 suka jikkata bayan da wata gobara ta tashi a wani ɗaurin aure a arewacin Iraki. Ɗaruruwan mutane...
Wani dattijo mai shekaru 80 mai suna Malam Rabiu wanda aka fi sani da Na-Allah Siraka ya rasu a wata rijiya da ke Sabon Sara, Gidan...
Wani magidanci mai suna Umar Ayuba ɗan shekara 37 ya rasu a wata rijiya da ke Kawon Maigari a ƙaramar hukumar Nassarawa a jihar Kano. Kakakin...
Adadin waɗanda suka mutu sakamakon bala’in ambaliya a birnin Derna na gabashin Libya ya haura 11,300, in ji Majalisar Ɗinkin Duniya a wani sabon rahoto a...