Fararen-hula aƙalla 15 ne suka mutu sannan biyu suka jikkata a wani harin “ta’addanci” da aka kai a cocin Katolika da ke arewacin Burkina Faso ranar...
Kyaftin ɗin Super Eagles, Ahmed Musa ne ya jagoranci tawagar ‘yan wasa na Najeriya yayin zaman nuna jimamin waɗanda suka mutu a lokacin kallon wasan ƙwallon...
Hukumar Kiyaye Haɗura ta Ƙasa (FRSC) a jihar Ebonyi, ta tabbatar da rasuwar mutum shida a wani hatsarin mota da ya auku a hanyar Afikpo zuwa...
Daga Maryam Umar Abdullahi Wata ma’adina da ake haƙar zinari ta bayan fage ta ruguje a ƙarshen makon da ya gabata a ƙasar Mali, inda ta...
Daga Maryam Umar Abdullahi A al’ummar Akinjagunla da ke jihar Ondo, wani yaron gida Abiodun Akintomowo ya gamu da ajalinsa bayan uwargidansa, ta tilasta shi ya...
Daga Sani Gazas Chinade, Maiduguri Wani fashewar Bam ya kashe a ƙalla jami’an tsaron farin kaya na Civilian Joint Task Force (CJTF) guda biyu ne a...
Gwamnan jihar Oyo, a kudancin Najeriya, Seyi Makinde ya tabbatar da mutuwar mutane biyu, yayin da wasu mutane 77 suka jikkata a wata fashewar da ta...
Aƙalla mutum huɗu ne suka mutum a lokacin da babbar motar dakon kaya ta yi awon gaba da wata bus da Keke Napep. Al’amarin ya faru...
Aƙalla mutum huɗu ne suka mutu a wani hatsarin kwale-kwale a ƙaramar hukumar Awe da ke jihar Nasarawa. Aminiya ta gano cewa kwale-kwale da ke jigilar manoman...
Wani Supritanda na ‘yan sanda Nahun Gwadi Eli ya mutu a ɗakinsa na otel dake Jos babban birnin jihar Filato. An tsinci gawar jami’in ne a ƙasa a...