Hukumar yaƙi da yi wa tattalin arziƙin ƙasa ta’annati, (EFCC) ta ce ta kama mutane 12 da ake zargi da sayan ƙuri’u a zaɓen da aka...
Daga Shafa’atu Dauda, Kano Wasu masu garkuwa da mutane domin neman kuɗin fansa sun yi awon gaba da wani ɗan kasuwa mai suna Alhaji Nasiru Na’ayya...
Wani mutum mai suna Joel Emazor mai shekaru 31, wanda aka kama shi bisa zargin yin garkuwa da wani mutum a jihar Edo, ya yi iƙirarin...
Aƙalla mutane takwas ne aka tabbatar da mutuwarsu a wani sabon rikici da ya ɓarke tsakanin Kutep da Fulani makiyaya a ƙauyukan Kwe Sati da Fikye...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta tarwatsa sansanin ‘yan bindiga tare da ceto mutane 14 da aka yi garkuwa da su a Zamfara. Waɗanda abin ya...
Wata mata mai juna biyu na wata shida da wasu mutane biyar sun mutu sakamakon harin da ‘yan ta’adda suka kai wa al’ummar Agwa, a ƙaramar...
Tawagar ‘yan sintiri daga sashin ‘yan sanda na Ijora Badiya sun cafke wasu mutane biyu da ake zargi da lalata titin jirgin ƙasa a jihar Legas....
Wata mata ɗalibar kwalejin fasaha a jihar Delta ta yi yunƙurin kashe kanta ta hanyar tsalle daga gadar Oghara-Benin inda ta tsunduma cikin kogi. Rahotanni sun...
Gwamnatin Edo ta sanar da ceto shida daga cikin fasinjojin jirgin kasa 31 da aka sace ranar asabar, a ƙaramar hukumar Igueben da ke jihar. Kwamishinan...
Akalla mutane huɗu ne aka suka rasa rayukansu a wani harin bam da aka kai a fadar sarkin Ebiraland, the Ohinoyi, Dr Ado Ibrahim. An ce...