Kimanin mutane 37 ne rahotanni suka ce an kashe tare da jikkata wasu da dama a hare-haren da aka kai kan wasu al’ummomi uku a ƙaramar...
Fasinjoji 18 ne suka mutu a wani hatsarin mota da ya auku a ranar Juma’a a garin Zakirai dake kan titin Kano zuwa Ringim a ƙaramar...
Hukumar lafiya ta duniya WHO, ta ce annobar taba-sigari na ɗaya daga cikin manyan ƙalubalen da duniya ta taɓa fuskanta a fannin kiwon lafiyar al’umma, inda...
Shugaba na ƙasa, na ‘COVID-19 Action’ da Farfaɗowa fa Tattalin Arziƙi, (NG-CARES), Abdulkarim Obaje, ya ce Gwamnatin Tarayya ta kashe Naira biliyan 14.6 a cikin shirin...
Tsananin fari da tashe-tashen hankula da kuma ambaliyar ruwa sun tilastawa mutane fiye da miliyan ɗaya barin gidajensu a cikin kwanaki 130 kacal, kamar yadda ƙungiyoyin...
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kai hari ƙauyen Iye da ke ƙaramar hukumar Guma a jihar Binuwai inda suka...
Daga Ibraheem El-Tafseer A cikin watan Ramadana ne da ya gabata, al’ummar garin Buni Gari dake ƙaramar hukumar Gujba a jihar Yobe, suka wayi gari da...
Mutane bakwai ne ake fargabar sun mutu, wasu da dama kuma sun kwanta a asibiti bayan sun sha shayin da ake zargin an yi shi da...
Rundunar ‘yan sanda ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da hannu a kisan wani dattijo a yankin Ikyve da ke ƙaramar hukumar Konshisha a...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ondo ta ce an kama wasu mutane bakwai da ake zargi da jifan wani direba mai shekaru 35, ya mutu har Lahira...