Babban darakta na hukumar lafiya ta duniya (WHO) Tedros Ghebreyesus ya bayyana damuwarsa kan matsalar ƙarancin abinci da ake fuskanta a yankin kahon Afirka sakamakon matsalar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da kashe mutane shida a wani hari da wasu ‘yan banga ‘yan Sakai suka kai a ƙauyen Kadamutsawa da...
Masu garkuwa da mutane sun kashe wata mata ‘yar shekara 60 a garin Tamigbe da ke ƙaramar hukumar Burutu a jihar Delta, bayan da suka karɓi...
An yi fargabar mutuwar mutane biyar a ranar asabar bayan da wani jirgin ruwa mai sauri ya kife a mashigin ruwan Kalaba. Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA), reshen jihar Kaduna, a ranar Alhamis, ta ce jami’anta sun kama wasu mutane 420 da ake...
Mutane huɗu ne suka rasa rayukansu sakamakon wani hatsarin mota da ya auku a babbar hanyar Ibadan zuwa Oyo a ranar Asabar. Wasu da dama kuma...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ekiti ta cafke wasu mutane takwas da ake zargi da hannu a wasu fashi da makami a bankunan jihar. Kwamishinan ‘yan sandan...
Wani jirgin ruwa ɗauke da mutane sama da 100 ya kife a kogin Neja da ke kusa da Patigi a jihar Kwara. Lamarin ya faru ne...
Wasu mutane 56 da aka yi garkuwa da su a ƙauyen Kaffin-Koro da ke ƙaramar hukumar Paikoro a jihar Neja sun yi kukan neman agaji a...
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa (EFCC) a ƙoƙarinta na daƙile yawaitar laifukan da suka shafi zamba ta yanargizo a tsakanin matasa, ta kama wasu...