Aƙalla ma’aikata 17 da ke aiki a kan wata gadar jirgin ƙasa da ake ginawa a rafi a jihar Mizoram da ke gabashin Indiya sun mutu...
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta kama wasu mutane huɗu da ake zargin ‘yan bindiga ne a ƙaramar hukumar Garki da ke jihar. Kakakin rundunar ‘yan...
Kimanin mutane 27 ne suka mutu yayin da 106 suka samu raunuka sakamakon arangamar da aka yi tsakanin ɓangarorin da ke gaba da juna a babban...
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wasu mutane tara da ake zargi da aikata laifin fashi da makami da addabar mazauna jihar. Kakakin Rundunar SP...
Aƙalla mutane 30 ne suka mutu sakamakon fashewar wani abu da ya tayar da gobara a gidan mai da ke Dagestan a kudancin Rasha. Fashewar ta...
Daga Ibraheem El-Tafseer Dakarun sojin Najeriya sun ceto wasu mutane tara da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya....
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta cafke sama da mutane 100 da ake zargi da laifin satar mutane, fashi da makami da sauran laifuka. Kwamishinan ‘yan...
Daga Nusaiba Hussaini Masu aikin ceto na ci gaba da neman mutane tara da har yanzu ba a gansu ba sakamakon zaftarewar ƙasa da wasu al’amura...
Daga Abubakar M Taheer Shugaban Jami’ar Gwamnatin Tarayya dake Dutse Farfesa Abdulkarim Sabo Muhammad ya bayyana irin damarmakin da Arewacin ƙasar ke da shi wajen noma...
Wasu ‘yan bindiga sun kashe mutane tara tare da ƙona gidaje shida a unguwar Sabon Gari da ke ƙaramar hukumar Mangu a jihar Filato. Jerry Datim,...