Gwamnatin jihar Adamawa ta gano abubuwan da suka haddasa hatsarin kwale-kwale guda uku a jere a jihar cikin mako guda. Hatsarin ruwa ya yi sanadiyar mutuwar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ribas ta cafke wasu mutane shida da ake zargi da kashe DPO na jihar Rivers, SP Baƙo Angbashim. A baya dai LIB...
A ranar Litinin ɗin nan ne wani jirgin ruwa ɗauke da fasinjoji ya kife a garin Gurin da ke wajen ƙaramar hukumar Fufore a jihar Adamawa....
Aƙalla mutane takwas ne aka tabbatar da mutuwarsu, yayin da wasu bakwai suka ɓace a wani hatsarin kwale-kwale a jihar Adamawa dake arewa maso gabashin Najeriya....
A ƙalla mutane 30 ne aka ruwaito sun mutu sakamakon zaftarewar ƙasa sakamakon ayyukan masu haƙar ma’adanai ba bisa ƙa’ida ba a ƙaramar hukumar Kuje da...
Aƙalla mutane shida ne suka rasa rayukansu yayin da ɗaya ya jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya auku a Akure, babban birnin jihar Ondo...
Hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya NSCDC a jihar Kwara ta gurfanar da wasu maza biyu Idowu Yahaya (39) da John Balogun (49) da ake zargi...
Daga Ibraheem El-Tafseer Ƙasar Nijar mai fama da rikicin juyin mulki, na fama da matsanancin ambaliyar ruwa.Kamfanin dillancin labaran Nijar (ANP) ya ce ambaliyar ruwa ta...
Aƙalla mutane huɗu ne suka mutu sannan shida suka samu raunuka a wani harin da aka kai a daren ranar Laraba a wata mashaya ta babur...
Majalisar dokokin jihar Nasarawa ta ce mutane 12 ne suka mutu a wani hatsarin kwale-kwale a kogin Kogi Kungra Kamfani da ke gundumar Arikiya ta ƙaramar...