Wasu fashe-fashe guda biyu a kusa da ofisoshin ‘yan takara a lardin Balochistan na kudu maso yammacin Pakistan sun kashe mutane 26 tare da jikkata wasu...
Daga Sani Gazas Chinade, Maiduguri Wani fashewar Bam ya kashe a ƙalla jami’an tsaron farin kaya na Civilian Joint Task Force (CJTF) guda biyu ne a...
Shugaba Najeriya Bola Tinubu ya amince da naɗin jarumi Ali Nuhu a matsayin Manajan Darakta na Hukumar tace Fina-Finai ta Najeriya da wasu mutane goma a...
Hukumar tsaron farin kaya ta ƙasa, NSCDC, ta kama wasu mutane tara da suke haɗa wa da siyar da matashin kai da suke cika shi da...
Aƙalla mutane 8 suka mutu, yayin da wasu 84 kuma suka jikkata sakamakon fashewar wani abu a wata tashar mai da ke Conakry babban birnin ƙasar...
Shugaban Saliyo Julius Maada Bio ya bayyana cewa jami’an tsaro sun kama “akasarin shugabannin” waɗanda suka yi ƙoƙarin hargitsa ƙasar. Ya bayyana haka ne a jawabin...
Ambaliyar ruwa a Somaliya ta kashe mutane 50 tare da raba kusan dubu 700 daga gidajensu, kamar yadda wani jami’in gwamnatin ƙasar ya sanar, inda ake...
Wani mazaunin garin ya ce yan bindigar sun kewaye wurin da ake Mauludin da harbin bindiga da wajen misalin karfe 11:5pm na daran ranar Lahadi. Alfijir...
Tun da safe, an ta kai hare-hare, mita 50 daga asibitin,” a wata sanarwa da ƙungiyar ta fitar a shafin X. Majalisar Ɗinkin Duniya tace a...
Majalisar Ɗinkin Duniya ta bayyana cewa, adadin mutanen da suka rasa muhallansu a sassan duniya ya zarta miliyan 114, adadi mafi girma da majalisar ta tattara...