ECOWAS na shirin ƙaddamar da kuɗin bai ɗaya da zai yi aiki a ƙasashen ƙungiyar Ministocin kuɗi da Gwamnonin manyan Bankunan ƙasashen ƙungiyar raya tattalin arzikin...
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci ƴan majalisar wakilan ƙasar da su daina yawan yi wa ministoci da shugabannin hukumomin gwamnatin tarayya kiranye da titsiye...
Ministan harkokin wajen Najeriya Yusuf Maitama Tuggar da takwaransa na Rasha Sergey Lavrov sun tattauna batutuwan da suka shafi moriyar juna da kuma zaman lafiyar yankin...
Manyan hafsoshin tsaron Turkiyya da na ƙasar Djibouti ta gabashin Afirka sun sa hannu kan wasu jerin yarjejeniyoyi da ƙa’idoji a birnin Ankara, waɗanda suka haɗa...
Ministan ƙwadago da samar da ayyukan yi, Chris Ngige, ya bayyana cewa shi da wasu ministocin suna karɓar albashin Naira dubu 942,000 duk wata bayan an...