Falasɗinawa a faɗin Gabar Yammacin Kogin Jordan sun yi ta sowa da daga tutocin Falasɗinu da na Hamas da kuma maratayin kaffiyeh bayan Isra’ila ta saki...
Wata kotun majistare da ke Owerri ƙarƙashin jagorancin Barista Uche Stella Chukwu ta bayar da umarnin ɗaure wasu mutane huɗu bayan sun amsa laifin yin luwaɗi...
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta ce wasu fusatattun matasa sun kashe mutum ɗaya tare da ƙona gidaje 64 da babura 3 da kuma lalata dukiyoyi...
Matasan da ba su gaza 80 ba, waɗanda suka shiga cikin daji ɗebo itatuwan girki sun shiga hannun ‘yan ta’adda da ake zaton sun yi garkuwa...
Wasu fusatattun matasa a ranar Asabar ɗin da ta gabata sun bankawa wasu mutane biyar da ake zargin ‘yan fashi ne wuta a yankin Nkpor da...
Al’ummar yankin Kampala da ke ƙaramar hukumar Jos ta Arewa a Jihar Filato sun shiga alhini a ranar talata bayan wani mutum da ake zargin ya...
Daga Shafaatu Dauda,kano Hukumar zaɓe ta ƙasa reshan jihar Kano ta bayyana cewa wasu matasa sun farwa ma’aikatan ta a yankin ƙaramar hukumar Rimingado har suka...
Hukumar hisbah ta jihar Kano, ta kama wasu matasa 19 a wani taron biki da aka shirya a cikin birnin Kano bisa zarginsu da halartar wani...
Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe, ta ce ta kama wasu matasa biyu, bisa laifin haɗa baki da kuma yin garkuwa da matafiya biyu a hanyar Gombe...
Ɗan takarar shugaban ƙasa na babbar jam’iyyar adawa ta PDP, Atiku Abubakar, ya yi alƙawarin cewa idan ya yi nasara a zaɓen 2023, gwamnatin sa za...