Rundunar ‘yan sanda a jihar Legas a ranar juma’a ta kama wata mata ‘yar shekara 49 bisa zargin satar wani jaririn kwana ɗaya a asibiti a...
Wata mace mai juna biyu ta haihu bayan naƙuda ta zo mata ba zato ba tsammani a cikin jirgin KLM da ke kan hanyarsa ta zuwa...
Wata mata mai suna Misis Jamiu Sikirat mai shekaru 57 da haihuwa ta mutu bayan ta faɗa rijiya a lokacin da take ɗiban ruwa a Ilọrin...
Wasu mutane da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun yi garkuwa da wasu mata biyu shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kaduna. Rahotanni sun ce an...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta cafke wata mata mai suna Fatima Salisu ‘yar shekaru 35 da haihuwa bisa laifin daɓa wa wata yarinya ‘yar shekara...
Wata mata ‘yar shekara 44 mai suna Oluwatoyin Falade, a ranar Larabar da ta gabata ta kawo ƙara a wata kotun gargajiya ta Orile Agege akan...
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta bayyana cewa jami’anta sun kashe wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne tare da kuɓutar da wasu mata biyar da...
Gwamnatin jihar Anambara, tare da haɗin gwiwar ‘yan sanda, sun kama wata mata mai suna Chinyere Ifesinachi, bisa zargin cin zarafin ‘yar aikin gidanta mai shekaru...
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta kama wata mata mai shekaru 53 da haihuwa, wadda ake zargin an same ta da tarin kayan zaɓe da aka...
Hukumar yaƙi da fataucin bil-Adama ta Najeriya ta ce tana gudanar da bincike kan lamarin da ya kai ga safarar wasu mata ‘yan Najeriya 11 daga...