Gwamnatin Kaduna ta sanar da wasu sabbin matakai na bai wa makarantun jihar tsaro saboda yawan hare-haren da suke fuskanta da kuma satar ɗalibai. Gwamna Uba...
Rundunar ƴan sandan Najeriya reshen jihar Kano ta bayar da umarni ga manyan jami’anta kan su ƙara tsaurara tsaro a makarantun firamare da sakandare da kuma...
Gwamnatin ƙasar ta ce za ta fitar da sanarwar ranar da za a sake buɗe makarantun. Fiye da makarantu 56,000 aka rufe a ƙasar Pakistan, a...
Fiye da makarantu masu zaman kansu 300 a Borno suna fuskantar barazanar rufe saboda gaza shiga cikin takardar izinin gwamnati. Kwamishinan Ilimi Injiniya Lawan Wakilbe, ya...
Gwamnatin jihar Oyo ta bayar da wa’adin mako guda ga masu shagunan da aka gina a shingen makarantun gwamnati a jihar da su rusa shagunan tare...
Hukumomi a jihar Nagaland da ke arewa maso gabashin Indiya sun rufe makarantu a jihar har zuwa ranar 26 ga watan Agusta, biyo bayan ƙaruwar kamuwa...
Ƙungiyar Mata Musulmi a Najeriya (FOMWAN), ta kafa makarantun 147 a jihohi 36 da babban birnin tarayya, Abuja. Shugabar Kwamitin Ilimi ta FOMWAN, Lateefa Durosinmi ce...
Aƙalla jami’an makarantu 20 ne da ake zargin suna taimakawa da badaƙalar cin hanci da rashawa. Hukumar shirya jarabawar kammala sakandire ta Afrika ta Yamma, (WAEC),...
A jiya Alhamis ne gwamnatin jihar Kano ta amince da ranar 7 ga watan Afrilu domin fara hutun wa’adi na biyu na watan Azumin Ramadana a...
Gwamnatin jihar Jigawa ta bada umarnin gaggauta rufe makarantu a jihar, hakan ya samo asali ne saboda taɓarɓarewar tsaro. An rufe makarantun ne a ranar Laraba...